Bangaren kasa da kasa, babban sakataren kungiyar Hizbullah ya yi kakakusar suka da yin Allawadai da harin da aka kai a birnin Beiruut da kuma wanda aka kai a birnin Paris na Faransa kamar yadda kuma dora alhakin akan Isra’ila da yan ta’addan Daesh.
2015 Nov 15 , 16:35
Bangaren kasa da kasa, babban mai bayar da fatawa a kasar shuki Allam ya bukaci mahukuntan kasar Faransa da su kare rayukan muslmin kasar Faransa dangane da matakin da wasu ak iya dauka a kansu.
2015 Nov 14 , 22:37
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani taro wanda shi ne karo na ashirin da biyar da na ministocin harkokin addini da masu bayar da fatawa na kasashen musulmi a birn Al-akasar na kasar Masar.
2015 Nov 14 , 22:35
Bangaren kasa da kasa, an kai wasu tagwayen hari biyu a kan wata Hussainiya da ke kusa da Baghda wanda ya yi sanadiyyar yin shahada da kuma jikkatar jama’a.
2015 Nov 13 , 22:32
Bangaren kasa da kasa, babban sakataren majalisar dinkin duniya ya yi Allahawadi da kakkausar murya dangane da harin ta’addancin da aka jiya a birnin Beirut na kasar Lebanon.
2015 Nov 13 , 22:30
Bangaren kasa da kasa, Rima Sha’alan lauya kuma matar sbabban sakataren jam’iyyar Alwifagh a kasar Bahrain za ta karbi wasika daga gare shi zuwa ga alkalin kotun daukaka kara.
2015 Nov 13 , 22:28
Bangaren kasa da kasa, mataimakin ministan harkokin wajen kasar Iran ya gana da bababn sakataren kungiyar Hizbullah.
2015 Nov 12 , 23:43
Bangaren kasa da kasa, masu aniyat tafiya taron Arba’in na Imam Hussain sun fara kama hanya zuwa birnin karbala domin halartar wadannan taruka.
2015 Nov 12 , 16:28
Bangaren kasa da kasa, da dama daga cikin yara masu son koyon ilimin kur’ani suna fuskantar matsaloli a wasu kasashen Afirka.
2015 Nov 12 , 16:27
Bangaren kasa da kasa, Makarnatun majami’ar Catholic a kasar Birtaniya sun sanar da cewa za a daina koyar da wani bangare na addinai a makarantun kasar.
2015 Nov 11 , 22:50
Bangaren kasa da kasa, Felmin Roz mutumin da ke aiki da jaridar Yolandez Postin da ke yada zanen batunci kan manzo (SAW) ya yi ritaya daga aikinsa.
2015 Nov 11 , 22:48
Bangaren kasa da kasa, an bude masallaci mafi girma a birnin Ciodad Del Aste na kasar Paraguay.
2015 Nov 11 , 22:44