Tehran (IQNA) Kungiyar Tarayyar Turai ta jaddada wajabcin wanzar da yanayin zaman lafiya tsakanin Kirista da Yahudawa da Musulmi a yankunan Falasdinawa.
Lambar Labari: 3488781 Ranar Watsawa : 2023/03/09
Tehran Mustafa Alkazemi firayi ministan Iraki ya sanar da halaka mataimakin khalifan kungiyar ‘yan Daesh a Iraki.
Lambar Labari: 3485596 Ranar Watsawa : 2021/01/28
Jagoran juyin juya hali a Iran ya ce sun tilasta wa makiyan kasar ja da baya a wasu bangarori kuma za su tilsta su ja da baya a bangaren tattalin arziki.
Lambar Labari: 3484257 Ranar Watsawa : 2019/11/20
Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da gasar kur’ani ta kasa da kasa a birnin Jakarta fadar mulkin kasar Indonesia.
Lambar Labari: 3482491 Ranar Watsawa : 2018/03/20