Karamar Hukumar Delhi ta sanar da cewa tana shirin rusa wani masallaci mai cike da tarihi a wannan birni da nufin saukaka zirga-zirga.
Lambar Labari: 3490377 Ranar Watsawa : 2023/12/28
Gaza (IQNA) Rahotanni sun nuna cewa an gaji da kayan magani da kayan aikin jinya a asibitin shahidan Al-Aqsa da ke Gaza, wanda Isra'ila ta shafe kwanaki 13 tana kai wa hari.
Lambar Labari: 3490006 Ranar Watsawa : 2023/10/19
Ma'anar kyawawan halaye a cikin kur'ani / 22
Tehran (IQNA) Daya daga cikin illolin dan Adam da ke haifar da gushewar ayyukansa na alheri shi ne gafala da jahilci. Yana da matukar muhimmanci a san nau'in gafala dangane da tasirinsa a duniya da lahira.
Lambar Labari: 3489711 Ranar Watsawa : 2023/08/26
tEHRAN (iqna) kungiyar gwagwarmaya ta Hamas ta bayyana duk wani mataki na daidaita alaka da gwamnatin sahyoniyawa a matsayin hadari ga al'ummar Larabawa da Musulmi
Lambar Labari: 3487591 Ranar Watsawa : 2022/07/25
Tehran (IQNA) Kungiyar malaman musulmi ta lardin Diyala da ke gabashin kasar Iraki ta aike da sako ga Massoud Barzani, shugaban jam'iyyar Kurdistan Democratic Party ta Iraki, inda ta bukace shi da ya kori 'yan kungiyar Mossad daga yankin Kurdawa nan take a yau 17 ga watan Maris.
Lambar Labari: 3487070 Ranar Watsawa : 2022/03/18
Bangaren kasa da kasa, dubban mutane ne suka gudanar da gangami a birane na Birtaniya kan adawa da nuna wariya ga musulmi.
Lambar Labari: 3484277 Ranar Watsawa : 2019/11/27
Harkar muslunci a Najeriya ta bayyana halin da sheikh Ibrahim Zakzaky yake ciki da cewa yana da matukar hadari .
Lambar Labari: 3483785 Ranar Watsawa : 2019/06/29
Bangaren kasa da kasa, jam'iyyar adawa ta Ikhwanul Muslimin a kasar Mauritania ta nuna shakku kan sakamakon zaben 'yan majalisar dokokin da kuma na kananan hukumomi da za a fitar.
Lambar Labari: 3482947 Ranar Watsawa : 2018/09/02
Bangaren kasa da kasa, rahotanni daga kasar Faransa na cewa akalla mutane uku ne suka rasa rayukansu sakamakon garkuwa da wani dan bindiga ya yi da mutane a garin Trebes.
Lambar Labari: 3482504 Ranar Watsawa : 2018/03/23