Ta hanyar kunna kyandir, musulman yankin Kashmir na Indiya sun yi tir da mummunan harin ta'addanci da ya yi sanadin mutuwar mutane 85 tare da raunata dimbin 'yan kasar.
Lambar Labari: 3490424 Ranar Watsawa : 2024/01/05
Tehran (IQNA) An sake bude wata Coci mai shekaru 125 a yankin Kashmir mafi rinjayen musulmi a jajibirin bikin Kirsimeti.
Lambar Labari: 3486735 Ranar Watsawa : 2021/12/26
Tehran (IQNA) Kashmir yana daya daga cikin mafi kyawun yankuna a duniya tare da kyawawan dabi'u na mutanen yankin.
Lambar Labari: 3486547 Ranar Watsawa : 2021/11/12
Bangaren kasa da kasa, mahukunta yankin Kashmir da Jamo a kasar India sun sake da dokar hana zirga-zirga a wasu yankuna.
Lambar Labari: 3484167 Ranar Watsawa : 2019/10/18
Bangaren kasa da kasa, musulmin kasar Amurka sun bukaci da a warware matsalar Kashmir ta hanoyoyi na lumana.
Lambar Labari: 3484105 Ranar Watsawa : 2019/09/30
Bangaren kasa da kasa, adadin mutanen da suka mutu sakamakon girgizar kasa a Kashmir ta Pakistan ya karu.
Lambar Labari: 3484086 Ranar Watsawa : 2019/09/25
Kakakin magatakardan UN yace Antonio Guterres ya jaddada wajabcin tattauna kan matsalar Kashmir .
Lambar Labari: 3484070 Ranar Watsawa : 2019/09/20
Bangaren kasa da kasa, wani mai fafutuka a yankin Kashmir ya kirayi mahukuntan India da su janye haramcin gudanar da tarukan Ashura.
Lambar Labari: 3484022 Ranar Watsawa : 2019/09/06
Firayi ministan kasar Pakistan Imran Khan ya bayyana cewa, babu wata alaka tsakanin addinin muslucni da kuma ayyukan ta’addanci.
Lambar Labari: 3484012 Ranar Watsawa : 2019/09/02
Bnagaren kasa da kasa, Sojojin kasar Pakistan sun bayar da dama ga ‘yan jarida na kasashen ketare da su ziyarci kan iyakokin kasar da kuma India.
Lambar Labari: 3484001 Ranar Watsawa : 2019/08/30
Bangaren kasa da kasa, Gwamnatin kasar Pakistan ta sanar da cewa za ta mayar da batun Kashmir zuwa ga babbar kotun duniya.
Lambar Labari: 3483976 Ranar Watsawa : 2019/08/22