Tehran (IQNA) Ggwamnatin kasarPakistan yi Allawadai da gina wurin bautar Hindus a masallacin musulmi a kasar India.
Lambar Labari: 3484844 Ranar Watsawa : 2020/05/28
Tehran (IQNA) Yanayin watan Ramadan mai alfarma a tsakanin musulmin India.
Lambar Labari: 3484779 Ranar Watsawa : 2020/05/09
Tehran (IQNA) magoya bayan sheikh Zakzakya najeriya sun nuna goyon bayansu ga msuulmin kasar India.
Lambar Labari: 3484597 Ranar Watsawa : 2020/03/07
Tehran (IQNA) Jagoran juyin juya halin musulunci a Iran Ayatullah Sayyeed Ali Khamenei ya bukaci gwamnatin kasar Indiya ta kawo karshen kisan kiyashin da ake yi wa Musulman kasar.
Lambar Labari: 3484587 Ranar Watsawa : 2020/03/05
Tehran- (IQNA) kwamitin malaman addinin muslunci a kasar Yemen ya yi tir da Allawadai da kisan musulmi a kasar India.
Lambar Labari: 3484585 Ranar Watsawa : 2020/03/04
Tehran (IQNA) Sabuwar dambawar siyasa ta kabilanci da nuna bambanci da wariya ga musulmi a kasar India.
Lambar Labari: 3484578 Ranar Watsawa : 2020/03/02
Tehran (IQNA) A ci gaba da tashe-tashen hankula a yankunan musulmi a kasar India ya zuwa yanzu mutane hudu ne suka rasa rayukansu.
Lambar Labari: 3484567 Ranar Watsawa : 2020/02/27
Mutane bakwai sun mutu a yayin jerin gwanon kin jinin Donald Trump a birnin New Delhi.
Lambar Labari: 3484559 Ranar Watsawa : 2020/02/25
An kame wani mutum na shirin fita da wani kwafin kur’ani mai kima daga kasar India.
Lambar Labari: 3484475 Ranar Watsawa : 2020/02/02
Amurkawa da dama ne suka gudanar da jerin gwano domin nuna rashin amincewa da sabuwar dokar gwamnatin India da ke nuna wariya ga musulmi.
Lambar Labari: 3484459 Ranar Watsawa : 2020/01/28
Majalisar dokokin tarayyar turai za yi zama kan dokar hana musulmi zama 'yan kasa a India.
Lambar Labari: 3484454 Ranar Watsawa : 2020/01/27
Bangaren kasa da kasa, mahukunta yankin Kashmir da Jamo a kasar India sun sake da dokar hana zirga-zirga a wasu yankuna.
Lambar Labari: 3484167 Ranar Watsawa : 2019/10/18
Kakakin magatakardan UN yace Antonio Guterres ya jaddada wajabcin tattauna kan matsalar Kashmir.
Lambar Labari: 3484070 Ranar Watsawa : 2019/09/20
Bangaren kasa da kasa, wani mai fafutuka a yankin Kashmir ya kirayi mahukuntan India da su janye haramcin gudanar da tarukan Ashura.
Lambar Labari: 3484022 Ranar Watsawa : 2019/09/06
Firayi ministan kasar Pakistan Imran Khan ya bayyana cewa, babu wata alaka tsakanin addinin muslucni da kuma ayyukan ta’addanci.
Lambar Labari: 3484012 Ranar Watsawa : 2019/09/02
Bnagaren kasa da kasa, Sojojin kasar Pakistan sun bayar da dama ga ‘yan jarida na kasashen ketare da su ziyarci kan iyakokin kasar da kuma India.
Lambar Labari: 3484001 Ranar Watsawa : 2019/08/30
Bangaren kasa da kasa, dubban mutanen Kashmir ta Pakistan sun gudanar zanga-zangar adawa da India.
Lambar Labari: 3483995 Ranar Watsawa : 2019/08/28
Bangaren kasa da kasa, Gwamnatin kasar Pakistan ta sanar da cewa za ta mayar da batun Kashmir zuwa ga babbar kotun duniya.
Lambar Labari: 3483976 Ranar Watsawa : 2019/08/22
Bangaren kasa da kasa, kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya zai gudanar da zama kan halin da ake ciki a yankin Kashmir na kasar India.
Lambar Labari: 3483952 Ranar Watsawa : 2019/08/15
Bangaren kasa da kasa, Imran Khan fira ministan Pakistan ya zargi Indiya da yunkurin aiwatar da ayyukan soji a Keshmir.
Lambar Labari: 3483948 Ranar Watsawa : 2019/08/14