A tattaunawa da Iqna;
Tandis Taqvi, mawallafin zane 'yar Iran, wadda ta rubuta dukkan kur’ani mai tsarki a garin Nastaliq, ta ce: Na fara wannan aiki ne a Manila a lokacin da nake a kasar Filifin, kuma a wannan birni na samu damar kammala shi.
Lambar Labari: 3488312 Ranar Watsawa : 2022/12/10
Bangaren kasa da kasa, karamin ofishin jakadancin Iran a Manila ya nuna faifan bidiyo na karatun mtum na farkoa gasa kur’ani ta kasar.
Lambar Labari: 3483339 Ranar Watsawa : 2019/01/31
Bangaren kasa da kasa, a daren yau za agudanar da zaman taro na tunawa da shahadar Fatima Zahra (AS) a kasar Philipines.
Lambar Labari: 3481278 Ranar Watsawa : 2017/03/02
Bangaren kasa da kasa, Iraniyawa mazauna birnin Manila sun gudanar da zaman makon shahadar Imam Rida (AS) a ofishin jakadancin Iran.
Lambar Labari: 3480986 Ranar Watsawa : 2016/11/30